02/06/2026
Ibrahim Isah the founder of
S.I.I FOUNDATION,
Muna kira don Allah ka amsa wannan tafiya ta Sen Shehu Buba Umar
Domin kwararan hujjoji kamar haka
1. Shine wadda yafi dacewa feye da kowa kan wannan yan takarkaru
2. shine wadda ya fito daga yankinmu
3. shine wadda muke ganinshi kusa da malaman mu.
4. shine wadda muke ganin wasu wadda yafi kusa dasu
5. shine wadda muke kyatata zaton zai tsaya wa addinin mu
6. shine wadda yafito ya gayamana kudirinsa idan allah yabashi
7. shine wadda baitaba yarda anciwa wa addininmu mutunci gabansa bai dakatarba.
Tabbas alkairan shehu buba yanada yawa duk da kar mai karatu yace nace bashida nashi kuskuren, Ammah mu abinda ya bayyana mana alkairansa sunfi abunda s**a bayyana mana na sharri.
Ni bantaba zama da wani nakusa da shehubah b***e ace wani yasani, sannan a kujeru masu yawa bazanyi party shehu bubabah ammah dai yanzu mun waye mufa mutum muke zaba ba jam iyayabah.
Dalilin da yasa muke so SII FOUNDATION Ya goyawa tafiyannan baya kuwa shine.
duk wadda muke tinanin mutumin kirkine koh shi yafi chanchanta mu zaba to saiyadda karfinmu ya kare wajen taimakamasa yaci zabe, sannnan mu ba komai muke nema wajensuba ammah duk lokacinda fonder yakarbi wannan tafiyan toh nasan zai taimaka mana da abubuwa masu yawa don cimma burin wannan tafiya.