K-Mashi Voice

K-Mashi Voice Address: Wulshiri Sports Arena, Down Garage. 0816 597 9397

•An online community news outlet that keeps you updated about the happenings around K-Mashi Community.
•A medium for advocacy on community development and promotion of peaceful coexistence.

16/06/2026

SANARWA

An kaddamar da shirin horaswa na ICT na tsawon wata guda, wanda kamfanin Prisma Forge Academy tare da hadin gwiwar Great Times Multimedia Services s**a shirya.

Za a gudanar da horaswar ne a fannoni masu zuwa:

Web Development

Multimedia Services

Graphics Design

Artificial Intelligence (AI)

Software Engineering

Data Analysis

Da sauransu

Shirin horaswar zai gudana ne daga ranar 15 ga watan Yuni zuwa 15 ga watan Yuli, 2026.

Ana sanar da duk wadanda s**a samu gurbin shiga wannan horo amma basu fara halarta ba, da su fara zuwa aji daga ranar Talata, 16/06/2026 da misalin karfe 10AM.

Wurin gudanarwa:
Ofishin Prisma Forge Academy,
Champions Corner,
NIPOST Quarters, Kurmin-Mashi, Kaduna.

SANARWAAn kaddamar da shirin horaswa na ICT na tsawon wata guda, wanda kamfanin Prisma Forge Academy tare da hadin gwiwa...
15/06/2026

SANARWA

An kaddamar da shirin horaswa na ICT na tsawon wata guda, wanda kamfanin Prisma Forge Academy tare da hadin gwiwar Great Times Multimedia Services s**a shirya.

Za a gudanar da horaswar ne a fannoni masu zuwa:

Web Development

Multimedia Services

Graphics Design

Artificial Intelligence (AI)

Software Engineering

Data Analysis

Da sauransu

Shirin horaswar zai gudana ne daga ranar 15 ga watan Yuni zuwa 15 ga watan Yuli, 2026.

Ana sanar da duk wadanda s**a samu gurbin shiga wannan horo amma basu fara halarta ba, da su fara zuwa aji daga ranar Talata, 16/06/2026 da misalin karfe 10AM.

Wurin gudanarwa:
Ofishin Prisma Forge Academy,
Champions Corner,
NIPOST Quarters, Kurmin-Mashi, Kaduna.

An Daure Auren Shugaban Kungiyar Lajnatu Ansarullah An daura auren Basiru Idris tare da amaryarsa Hauwa’u Muhammad cikin...
14/06/2026

An Daure Auren Shugaban Kungiyar Lajnatu Ansarullah

An daura auren Basiru Idris tare da amaryarsa Hauwa’u Muhammad cikin yanayi na farin ciki da murna.

Basiru Idris ya kasance Shugaban kungiyar lajnatu Ansarullah kuma fitaccen jigo ne a kafar yaɗa labarai ta K-Mashi Voice, inda ya bayar da gagarumar gudunmawa wajen inganta harkokin sadarwa da wayar da kai a yankin Kurmin-Mashi, da ke ƙaramar hukumar Kaduna ta Kudu.

Muna addu’a Allah Maɗaukakin Sarki Ya albarkaci wannan aure, Ya azurta su da zuri’a ta gari, tare da ƙara musu arziki mai albarka da zaman lafiya mai dorewa.

~ Muryar Jama'a

An daura auren DSP Abduljalal Bello Muhammad, Esq, da amaryarsa Rabi’atu Abdullahi Ibrahim cikin nasara da farin ciki.An...
14/06/2026

An daura auren DSP Abduljalal Bello Muhammad, Esq, da amaryarsa Rabi’atu Abdullahi Ibrahim cikin nasara da farin ciki.

Ango, DSP Abduljalal Bello Muhammad, ɗa ne ga Kwaraban Zazzau na II, Alhaji Abduljalal Muhammad Aliyu.

Muna addu’a Allah Maɗaukakin Sarki Ya sanya albarka, zaman lafiya da dorewa a wannan aure.

~ Muryar Jama'a

Sheikh Muktar MD Bello Ya Gargadi Musulmai Kan Zaben Jam’iyyar Da Ta Cutar Da SuBabban malamin addinin Musulunci, Sheikh...
13/06/2026

Sheikh Muktar MD Bello Ya Gargadi Musulmai Kan Zaben Jam’iyyar Da Ta Cutar Da Su

Babban malamin addinin Musulunci, Sheikh Muktar MD Bello, ya yi kira ga al’ummar Musulmi da su guji zaben duk wata jam’iyyar siyasa da ta taba cutar da su ko kuma ba su ji daɗi a ƙarkashin mulkinta ba.

Sheikh Muktar ya bayyana cewa, duk wanda ya sake zaben irin wannan jam’iyya, hakan na nuna raunin imani ne. A cewarsa:

“Duk wanda ya zabi jam’iyyar siyasar da ta cutar da shi, wacce bai ji dadin mulkinta ba, to tabbas imaninsa bai cika ba. Wannan na daga cikin koyarwar Musulunci.”

Ya kara da cewa akwai sahihin hadisi da ke nuni da cewa ba a cutar da mumini a wuri guda sau biyu.

Malamin ya yi wannan bayani ne a yayin wani muhadarar goron Sallah da ya gabatar mai taken “Muhimmancin Zabe a Musulunci”, inda ya yi wa maza da mata karatu a unguwar Kurmin-Mashi, cikin karamar hukumar Kaduna ta Kudu.

A karshe, ya bukaci al’umma da su yi amfani da basira da hangen nesa wajen zaben shugabanni, tare da la’akari da abin da ya faru a baya domin kauce wa sake fadawa cikin irin matsalolin da s**a gabata.

Zaku samu cikakken wannan karatu a shafinsa na Facebook mai suna Sheikh Muktar MD Bello.

~ Muryar Jama'a

13/06/2026

Sheikh Muktar MD Bello Ya Gargadi Musulmai Kan Zaben Jam’iyyar Da Ta Cutar Da Su

Babban malamin addinin Musulunci, Sheikh Muktar MD Bello, ya yi kira ga al’ummar Musulmi da su guji zaben duk wata jam’iyyar siyasa da ta taba cutar da su ko kuma basu ji dadi a karkashin mulkinta ba.

Sheikh Muktar ya bayyana cewa, duk wanda ya sake zaben irin wannan jam’iyya, hakan na nuna raunin imani ne. A cewarsa:

“Duk wanda ya zabi jam’iyyar siyasar da ta cutar da shi, wacce bai ji dadin mulkinta ba, to tabbas imaninsa bai cika ba. Wannan na daga cikin koyarwar Musulunci.”

Ya kara da cewa akwai sahihin hadisi da ke nuni da cewa ba a cutar da mumini a wuri guda sau biyu.

Malamin ya yi wannan bayani ne a yayin wani muhadarar goron Sallah da ya gabatar mai taken “Muhimmancin Zabe a Musulunci”, inda ya yi wa maza da mata karatu a unguwar Kurmin-Mashi, cikin karamar hukumar Kaduna ta Kudu.

A karshe, ya bukaci al’umma da su yi amfani da basira da hangen nesa wajen zaben shugabanni, tare da la’akari da abin da ya faru a baya domin kauce wa sake fadawa cikin irin matsalolin da s**a gabata.

Ga kadan daga cikin karatun nasa:

~ Muryar Jama'a

Akwai Slots na horaswa a bangaren ICT na tsawon wata 1 da Kamfanin Prisma Forge Academy dake Champions Corner dake NIPOS...
12/06/2026

Akwai Slots na horaswa a bangaren ICT na tsawon wata 1 da Kamfanin Prisma Forge Academy dake Champions Corner dake NIPOST Quarters Kurmin-Mashi zai yi ga mutane 5.

Duk mai sha’awa ya tuntube K-Mashi Voice a lambar waya kamar haka: 0916 179 9561

Za a fara wannan horaswa ne a ranar 15 ga watan nan da muke ciki wato watan Yuni.

~ Muryar Jama'a

Wai da gaske ne Mata sun fi Maza tausayi?
11/06/2026

Wai da gaske ne Mata sun fi Maza tausayi?

11/06/2026

Wane abu ne wani dan siyasa ya taba yi wanda ya baka mamaki?

Students Visit NCMM Kaduna to Explore Northern Nigeria’s HistoryStudents of Suleiman Evergreen Schools Kurmin-Mashi have...
10/06/2026

Students Visit NCMM Kaduna to Explore Northern Nigeria’s History

Students of Suleiman Evergreen Schools Kurmin-Mashi have undertaken an educational excursion to the National Commission for Museums and Monuments (NCMM) in Kaduna, aimed at deepening their understanding of the history and cultural heritage of Northern Nigeria.

The visit, organized by the school as part of its academic enrichment programme, provided the students with firsthand exposure to a wide range of historical artifacts and cultural exhibits preserved at the museum.

Upon arrival, officials from the Commission welcomed the students and provided a brief orientation on the NCMM's mandate, emphasizing its role in preserving and promoting Nigeria’s cultural heritage. The students were subsequently guided through various galleries where they observed collections of ancient tools, traditional weapons, pottery, and archival photographs documenting pre-colonial and colonial Northern Nigeria.

Speaking during the visit, one of the guides highlighted the importance of museums in educating younger generations about their roots, noting that “understanding history is essential to shaping a better future.”

Some of the students expressed enthusiasm over the experience, describing it as both enlightening and impactful. They noted that seeing historical materials in person gave them a clearer perspective compared to classroom learning alone.

Teachers who accompanied the students stated that the excursion was designed to complement academic instruction and encourage critical engagement with Nigeria’s historical development.

The visit is expected to strengthen students’ appreciation for cultural preservation and broaden their knowledge of the diverse traditions and historical evolution of Northern Nigeria.

~ Muryar Jama'a

Address

Kurmin Mashi Kaduna
Kurmin Mashi

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when K-Mashi Voice posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Organization

Send a message to K-Mashi Voice:

Share