16/04/2026
Assalamu Alaikum
Kamar yadda muka yi ta'aziyya a Baya ta rasuwar Wakilci na Dawakin Kudu Da Warawa a zauren Majalisar Wakilai ta NAJERIYA,YANZU ma Muna kara masa Addu'a ALLAH ya gafarta masa,yasa ya HUTA,ya kyauta makwanci.
Bayan haka,NI Adamu Kabiru Yargaya A matsayina na masoyi ga OGA ,Ina Amfani da wannan damar cikin Girmamawa domin yin kira a gareshi da ya fito Takarar Cikin wanann gurbi,Idan INEC ta bada Dama, saboda da cancantarsa da gogewarsa a wannan Waje muke FATAN yazo ya Dora Wakilcinmu Daga WAJEN da ya TSAYA.
A karshe,Muna fatan ya amince da WANANN KIRA,Akasin haka ZAMU Dauki MATAKI na tursasa masa ya fito.
ALLAH YA TAIMAKI HMBD YA BASHI NASARA CIKIN ABUBUWAN DA YA SANYA A GABA.
RUBUTAWA:-
MATAIMAKIN SHUGABAN APC MEDIA CONTACT COMMITTEE DAWAKIN KUDU
Adamu Kabiru Yargaya