Ungogo Youths Congress U.Y.C

Ungogo Youths Congress  U.Y.C Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Ungogo Youths Congress U.Y.C, Community Organization, Zango Ward Ungogo Local Government, Kano.

Happy Sallah to Comr Umar Ibrahim Comr Umar Ibrahim UmarWe wish many years ahead with health and wealth.
03/05/2022

Happy Sallah to Comr Umar Ibrahim Comr Umar Ibrahim Umar

We wish many years ahead with health and wealth.

Kungiyar yaki da rashin adalci, Kare Hakkin Dan adam da bibiya a kan shugabancin nagari me suna "War Against Injustice" ...
28/01/2022

Kungiyar yaki da rashin adalci, Kare Hakkin Dan adam da bibiya a kan shugabancin nagari me suna "War Against Injustice" ta aikewa da shugaban Hukumar Karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa korafi a rubuce, a game da take hakkokin bil'adama da kuma musgunawa yayan kungiyar wanda Dauda Lawan mai bawa gwamna shawara a kan ma'aikatar aiyuka da kuma ita ma'aikatar aiyukan s**ayi.

Wannan yana kunshe ne a cikin takardar korafin mai dauke da kwanan watan 26-1-2022 takardar korafin tace Kungiyar ta nemi bayanai a ma'aikatar aiyuka da cigaban al'umma a kan a bata bayanai a game da aiyukan mazabu da kamfanoni 6 s**ayi karkashin ma'aikatar a ranar 29-12-2021.

A ranar 30-12-2021 Usman mai kula da sashin aiyukan mazabu na ma'aikatar ya kira kungiyar domin su zo su kara cikakken bayani sannan kuma su karbi bayanan.

Bayan an tura wakilcin kungiyar domin karbar wadannan bayanan kamar yanda s**a gayyaci zaman, sai shi ko-odinatan aiyukan mazabun ya kira shi Dauda Lawan mashawarci ga gwamnan a ma'aikatar yazo da yan sanda wadanda suke aiki a Hotoro Area Command s**a tafi da jami'an kungiyar.

A cikin takardar mai dauke da sahannun babban direktan kungiyar Comr. Umar Ibrahim Umar, tace wannan abin da da akai ya sabawa hakkokin dan adam da tanade-tanaden da kundin tsarin mulkin kasa yayi na alaf 1999.

Sannan kuma hana kungiyar bayanan da ma'aikatar tayi ya sabawa dokar yancin samun bayanai ta 2011 wacce ta bawa kungiyar damar ta nemi bayanai a hukumomi da ma'aikatan gwamnati a matakai na gwamnati sannan ya sabawa dokar da gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sawa hannu ta Open Government Partnership a 2018 a don haka kungiyar take korafi a kai.

Kungiyar ta bukaci shugaban hukumar da ya tabbatar da ya binciki wadanda ake korafi domin sa su, su biya diyyar take hakkin bil'adama da s**ayi wa kungiyar da kuma fitowa a bawa Kungiyar hakuri a kafafen yada labarai, sannan kuma da ta saki bayanan da ta hanasu.

War Against InjusticeWAI/KN/PR/22/004       25-1-2022.To All Media Houses Press ReleaseCONDEMNATION AND NOTIFICATION OF ...
25/01/2022

War Against Injustice
WAI/KN/PR/22/004


25-1-2022.

To All Media Houses

Press Release

CONDEMNATION AND NOTIFICATION OF PARTICIPATION IN PEACEFUL DOMENSTRATION PROTEST AGAINST THE PLAN TO INCREASE THE PRICE OF PETROLEUM OF THE FEDERAL GOVERNMENT ORGANISED BY NIGERIAN LABOUR CONGRESS KANO BRANCH.

The above subject matter refers to:

We, the executive members of this organization write to condemn the planning of the Federal Government of Nigeria of fuel price hike and join the protest against this plan organized by Nigerian Labour Congress (NLC) Kano branch on 27-1-2022.

It was a big regret that Nigeria had been identified as poverty capital of the world and lamented that the current administration has not showed any desire to change this situation.

The inflation rate in our country is one of the highest in the world so Nigeria has become a land of hardship, a land of hunger, poor diet, poor housing, low self-esteem, the unemployment level in Nigerian from the last figures is close to over 40 percent.

The proposed increase in the price of petrol, electricity and adding taxes show clearly that the Buhari administration and his Cabinets don’t care about the plight of the poor in Nigeria.

Contrary to all the promises they made, they have refused to explain why Nigerian oil cannot be refined in Nigeria as all Organisation of Petroleum Exporting Countries (OPEC) are doing.

Thus, we are informing staff and members of this organization and also concerned citizens to join this soon storm the streets which is part of a campaign to put an end to hardship in Nigeria. We all know that Nigeria has for a long time been designated as the poverty capital of the world. There are more poor people who can not feed three square meal in a day.

This is our time to domenstrate our very much concerns about this fuel price hike.

We are calling the attention of security agencies particularly Police and DSS to give us maximum cooperation and security during this peaceful domenstration protest.

Comr. Umar Ibrahim Umar,
Executive Director.

The War Against Injustice, (WAI), an NGO has called for the collaboration among stakeholders with the view of ensuring t...
23/01/2022

The War Against Injustice, (WAI), an NGO has called for the collaboration among stakeholders with the view of ensuring that all persons involved in the gruesome murder of innocent 5 year old Hanifa punished according to the extant laws of country.

This was contained in a statement by Comrade Khadija Hudu Abubakar, Assistant Secretary General of the Group on Saturday.

In the statement, the WAI said “We are deeply saddened with the news of Hanifa’s killing by her school proprietor Abdulmalik Muhd Tanko.”

This is an act inhuman treatment, barbaric to the highest order a human being can do to his fellow human being”

” We are comdemning this unjust and unfair killing of innocent kid and we will ensure that the perpetrator must be brought to justice quickly and face the full wrath of law.” The statement stated.

The Group urged all the stakeholders to put their hands on deck with a view to ensuring that justice is served and the killer face the consequences of his babaric action.

” May Allah gives her family and good people in the state fortitude to bear this great loss.” The statement prayed.

Address

Zango Ward Ungogo Local Government
Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Ungogo Youths Congress U.Y.C posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share