Almutasaddiqun Charity Foundation

Almutasaddiqun Charity Foundation Don samar da makaranta WAQAFI ta marayu, karatun boko da na Islamiyya da koyon sana'o'i

14/08/2026

*SADAKARKU TA FARA AIKI.*

GA *WAQAFIN KARATUN DA KU KE TALLAFAWA* *AN FARA YI* .
*HAR YARAN NAN* *SU GIRMA S U MA SU KARANTAR* *LADANKU YANA NAN YANA* *GUDANA HAR DUNIYA TA NADE,KUNA* *SAMUN LADA GURIN* *ALLAH,KUMA ZAI TAYAKU KWANCIYAR KABARI,ZAI KUMA* *SHIGAR DA KU ALJANNAR FIRDAUSI INSHA* *ALLAH.IN BA KWA YI KU FARA YANZU-YANZU* .

*KARATUNMU NA HADDAR AL-QUR'ANI* *NA* *CIKIN HUTU* RANAR *LARABA*26th Safar, 1448 A.H / 12th August, 2026 A.D.*
*Wanda ALMUTASADDIQUN CHARITY FOUNDATION s**a ɗauki nauyinsa.*

Wannan karatu ana shirya shi ne domin *marayu da marasa ƙarfi* *kyauta fisabilillah*, domin basu damar haddar Al-Qur’ani cikin tsabta da kulawa.

Ana gudanar da karatun ne a *ranakun Alhamis da Juma'a* a cibiyarmu.

*Allah ya saka da alheri* ga dukkan masu bayar da gudummawa da goyon baya ga wannan aiki na alheri a *ALMUTASADDIQUN CHARITY FOUNDATION*.
*Donate now👇🏻*
*Jaiz bank*
0010061743
Or
*Moniepoint*
6767746501
*Almutasaddiqun Charity Foundation.*

12/08/2026

*SADAKARKU TA FARA AIKI.*

GA *WAQAFIN KARATUN DA KU KE TALLAFAWA* *AN FARA YI* .
*HAR YARAN NAN* *SU GIRMA S U MA SU KARANTAR* *LADANKU YANA NAN YANA* *GUDANA HAR DUNIYA TA NADE,KUNA* *SAMUN LADA GURIN* *ALLAH,KUMA ZAI TAYAKU KWANCIYAR KABARI,ZAI KUMA* *SHIGAR DA KU ALJANNAR FIRDAUSI INSHA* *ALLAH.IN BA KWA YI KU FARA YANZU-YANZU* .

*KARATUNMU NA EXTRA LESSON*
*NA CIKIN HUTU–LITININ 26th Safar, 1448 A.H | 10th August,2026 A.D*
Wannan karatu na musamman an shirya shi ne *kyauta FISABILILLAH* tare da ɗaukar nauyi daga:

*ALMUTASADDIQUN CHARITY FOUNDATION*

Ana gabatar da karatun ne a *ranakun Asabar da Lahadi* *Da kuma lokacin hutu* don tallafa wa dalibai da ilimi mai amfani.

*ALLAH ya saka da alheri* ga dukkan waɗanda ke bada gudummawa don cigaban wannan cibiya mai albarka.
*Donate now👇🏻*
*Jaiz bank*
0010061743
Or
*Moniepoint*
6767746501
*Almutasaddiqun Charity Foundation.*

08/08/2026

ALHAMDULILLAH
DAY 2
A yau Juma'a 23rd Safar,1448_7th August,2026. ALMUTASADDIQUN CHARITY FOUNDATION Sun gabatar da koyon sana'o'i Karo na biyar wanda s**a debi zunzurutun marayu,suke koya musu sana'o'in takalma da kuma Kayan kanti na maza da mata,Allah ya saka wa dukkan masu tallafawa wannan cibiya da Alherinsa,Amin.

08/08/2026

An ba da labarin wani sarki mai matuƙar kyau da kwarjini wanda yake neman matar aure. Mata mafi kyau, asali, da dukiya daga sassan masarautarsa duk sun hallara a gabansa. An gabatar masa da yan mata masu tarin yawa, wasu kyawawa, wasu kuma masu tarin dukiya da nasaba, amma duka babu wadda ta gamsar da zuciyarsa ballantana ta cancanci zama sarauniya.

​Wata rana, sai wata mabaraciya sanye da tsofaffin tufafi ta shigo fadar, ta tsuguna a gaban sarkin, sannan ta ce:
“Ya mai martaba sarki, ba ni da dukiya ko mulkin da zan baka. Abin da kawai zan iya mallaka maka shi ne tsantsar soyayyar da ke ruruwa a cikin zuciyata a gare ka. Idan ka amince, a shirye nake in yi dukkan abin da ya dace domin in tabbatar maka da gaskiyar wannan soyayya.”

​Wannan kalamai sun ba wa sarki mamaki ƙwarai, sai ya gyara zama ya tambaye ta ko wane irin abu ne za ta iya yi haka.

​Budurwar ta gyada kai cikin tabbatarwa ta ce:
“Zan shafe kwanaki ɗari cur a barandar fadarka, ba tare da cin abinci ko shan ruwa ba, sai dai ɗan abin da zai riƙe min numfashi kawai. Zan jure dukan ruwan sama, iska, zafin rana, da sanyin dare. Idan na iya jure waɗannan kwanaki ɗari ba tare da na gudu ba, to za ka mai da ni matarka, kuma sarauniya a masarautarka.”

​Sarkin ya yi mamaki da wannan kasada, amma da yake yana alfahari da kansa, sai ya amince da yarjejeniyar. Ya ce:
“Na amince. Idan har mace za ta iya sadaukar da rayuwarta saboda ni, to lallai ta cancanci ta zama sarauniyata.”

​Anan ne matar ta fara wannan gagarumar sadaukarwa.
​Kwanaki s**a fara gudu, ita kuma tana nan zaune tana jure mafi munin gwagwarmayar rayuwa cikin jarumtaka. Sau da yawa yunwa da sanyi suna kusa su sumar da ita, amma sai ta riƙa ƙarfafa zuciyarta da tunanin cewa a ƙarshe za ta kasance tare da wanda take so.

​Lokaci zuwa lokaci, sarki kan leƙo ta taga ta babban benensa, ya kalle ta, sannan ya ɗaga mata babban yatsa kawai alamar "kin yi ƙoƙari", ba tare da ya matso kusa da ita ba.

​Kwanaki s**a ci gaba da shuɗewa:
Kwana 20...
Kwana 50...
​Jama’ar masarauta s**a fara murna suna cewa:
“Daga ƙarshe dai sarki ya kusa samun sarauniyar gaskiya!”
​Har aka kai rana ta 90...
Sarki yana ci gaba da kallonta daga tagarsa lokaci zuwa lokaci, yana murmushin takama da cewa:
“Wannan matar tana da abin mamaki ƙwarai.”

​A ƙarshe, rana ta 99 ta fito. Dubban mutane s**a taru a ƙofar fada cikin shauƙi domin su shaida daidai lokacin da wannan mabaraciyar za ta zama matar sarki. S**a shiga ƙirga sa’o’i.

Da ƙarfe 12 na daren rana ta 100, za a shiga shagalin bikin samun sarauniya.
​A wannan lokacin, matar ta riga ta yi rauni sosai; ta rame, fuskarta ta fita hayyacinta, sannan rashin lafiya ta baibaye jikinta.

​Amma sai abin da ba a zaata ba ya faru!

​A daidai ƙarfe 11 na daren ranar ta 100, yayin da ya rage saura awa ɗaya kacal biki ya kankama — sai matar ta miƙe tsaye da kyar, ta gyara mayafinta, ta yanke shawarar barin fadar gaba ɗaya. Kafin ta juyawa fadar baya, ta kalli cikin idanun sarkin da ke kallonta ta taga cikin baƙin ciki, ba tare da ta ce uffan ba, ta juya ta tafi.

​Gaba ɗaya filin fadar ya kaure da hayaniya, jama'a s**a gigice! Babu wanda ya fahimci dalilin da ya sa ta haƙura yayin da ya rage saura awa ɗaya kacal mafarkinta ya zama gaskiya.
​Da ta koma gida, mahaifinta wanda ya riga ya ji labarin abin da ya faru ya tare ta cikin damuwa, ya tambaye ta:
“Wace irin shawara ce wannan ɗiyata? Me ya sa kika bar mafarkinki na zama sarauniya bayan kin kusa kaiwa ga nasara?”

​Sai matar ta sauke ajiyar zuciya ta amsa masa cikin nutsuwa:
“Ya mahaifina, na shafe kwanaki 99 da sa'o'i 23 a barandarsa, ina jure kowane nau'i na azaba da wahala. Amma ko sau ɗaya bai taɓa ƙoƙarin sauƙaƙa min wannan radadin ba. Yana kallo na ina mutuwa a hankali, amma maimakon ya nuna min tausayi, sai dai kawai ya ɗaga min yatsa ya ce in ci gaba.
​Na yi juriya ne don in gani ko zan sami ko da alamar tausayawa, ko darajawa daga gare shi, amma ban gani ba. A daidai wannan sa'ar ne na gane cewa, mutumin da ke da tsantsar son kai, marar tausayi, kuma makaho wanda ba ya hango radadin kowa sai nasa, ba zai cancanci tsantsar soyayya ta ba.”

​Darasi:
​Kada ka takurawa kanka wajen yin abubuwan da ba za su yiwu ba domin faranta wa mutumin da shi kuma ba zai iya yin ko da ɗan ƙanƙanin abin da ke da sauƙi ba ne saboda kai.

07/08/2026

*SADAKARKU TA FARA AIKI.*

GA *WAQAFIN KARATUN DA KU KE TALLAFAWA* *AN FARA YI* .
*HAR YARAN NAN* *SU GIRMA S U MA SU KARANTAR* *LADANKU YANA NAN YANA* *GUDANA HAR DUNIYA TA NADE,KUNA* *SAMUN LADA GURIN* *ALLAH,KUMA ZAI TAYAKU KWANCIYAR KABARI,ZAI KUMA* *SHIGAR DA KU ALJANNAR FIRDAUSI INSHA* *ALLAH.IN BA KWA YI KU FARA YANZU-YANZU* .

*KARATUNMU NA HADDAR AL-QUR'ANI* *NA* *CIKIN HUTU* RANAR *LARABA* *1448 A.H / 2026 A.D.*
*Wanda ALMUTASADDIQUN CHARITY FOUNDATION s**a ɗauki nauyinsa.*

Wannan karatu ana shirya shi ne domin *marayu da marasa ƙarfi* *kyauta fisabilillah*, domin basu damar haddar Al-Qur’ani cikin tsabta da kulawa.

Ana gudanar da karatun ne a *ranakun Alhamis da Juma'a* a cibiyarmu.

*Allah ya saka da alheri* ga dukkan masu bayar da gudummawa da goyon baya ga wannan aiki na alheri a *ALMUTASADDIQUN CHARITY FOUNDATION*.
*Donate now👇🏻*
*Jaiz bank*
0010061743
Or
*Moniepoint*
6767746501
*Almutasaddiqun Charity Foundation.*

06/08/2026

*SADAKARKU TA FARA AIKI.*

GA *WAQAFIN KARATUN DA KU KE TALLAFAWA* *AN FARA YI* .
*HAR YARAN NAN* *SU GIRMA S U MA SU KARANTAR* *LADANKU YANA NAN YANA* *GUDANA HAR DUNIYA TA NADE,KUNA* *SAMUN LADA GURIN* *ALLAH,KUMA ZAI TAYAKU KWANCIYAR KABARI,ZAI KUMA* *SHIGAR DA KU ALJANNAR FIRDAUSI INSHA* *ALLAH.IN BA KWA YI KU FARA YANZU-YANZU* .

*KARATUNMU NA EXTRA LESSON*
*NA CIKIN HUTU–TALATA 20th Safar1448 A.H | 4th August,2026 A.D*
Wannan karatu na musamman an shirya shi ne *kyauta FISABILILLAH* tare da ɗaukar nauyi daga:

*ALMUTASADDIQUN CHARITY FOUNDATION*

Ana gabatar da karatun ne a *ranakun Asabar da Lahadi* *Da kuma lokacin hutu* don tallafa wa dalibai da ilimi mai amfani.

*ALLAH ya saka da alheri* ga dukkan waɗanda ke bada gudummawa don cigaban wannan cibiya mai albarka.
*Donate now👇🏻*
*Jaiz bank*
0010061743
Or
*Moniepoint*
6767746501
*Almutasaddiqun Charity Foundation.*

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Almutasaddiqun Charity Foundation posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share