Rigasa Youth Action for Charity

Rigasa Youth Action for Charity A non-profit and non-political Org. MOTTO:Action Speaks Lauder Than Words.

Account Name:
Rigasa Youth Action for Charity
Account Number:
0001686637
Bank Name:
TAJBank

Domin Tuntuba:
Ƙungiya 09034334686
Chairman 08060435608.

Inna lillahi wa inna ilaihi rajiuun  Allah yayiwa matar Auwal Ahmad (admin) rasuwa,😭Allah yabada hakurin Rashi Yai mata ...
06/01/2026

Inna lillahi wa inna ilaihi rajiuun

Allah yayiwa matar Auwal Ahmad (admin) rasuwa,😭

Allah yabada hakurin Rashi Yai mata Rahama ya albarkaci abinda ta bari da sauran Magabatammu baki daya🙏

Korafin Al-ummar Rigasa
05/08/2025

Korafin Al-ummar Rigasa

15/06/2025

SAKON TA'AZIYYARMU

"Inna lillahi wa inna ilaihir raji'un
Allah ya jikan marigayiya Matar shugaban kungiyan Rigasa Action And Awareness Forum (RAAF) Hassan Abubakar
Allah ta ala yasa Jannat-ul-Firdous ya zan masauki a gareta.
Allah ya bawa iyalan HASSAN ABUBAKAR hakuri da juriya a wannan mawuyacin lokaci, Allah ya sauwake musu baqin cikin su, ya kuma gafarta mata."

Sa hannu:
Secretary Rigasa Youth Action for Charity
15th June, 2025

18/03/2025

Salman Shuaib Almustafa Allah ya Raya yan biyu, Masha Allah,
Allah ta'alah ya rayasu bisa tafarkin sunnah Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wasallam.

Salman Shuaib Almustafa

07/02/2025

Salman Shuaib Almustafa A madadin daukacin membobin wnn Kungiya, da jagororinta.
Muna miqa sakon godiya. Allah ta ala ya saka da mafificin.

Signed
Rigasa Youth Action for Charity

07/02/2025

Innalillahi wa inna Ilaihir rajiun
Muna masu sanarda al,umma, cewa, an samu GOBARA a gidan Chairman din wannan Kungiya Rigasa Youth Action for Charity.
Muna Addu'a Allah ta ala ya maida alkairi.

Rigasa Action And Awareness Forum
Bello Z Nasir
Rigasa youth voice of the masses
Charity Youth Development Forum Charity Youth Development Forum (C.Y.D.F)Charity Youth Development Forum (C.Y.D.F)Charity Youth Development Forum (C.Y.D.F)
Rigasa Youth Development Association
Salman Shuaib Almustafa
Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation
TEAM NEW NIGERIA

02/05/2024

RIGASA

01/01/2024

Happy New Year 2024

ARRIGASIYYU TAKES OVER AS MANAGING DIRECTOR, KEPA. 19th December, 2023Earlier today, Dr. Yusuf Yakubu Arrigasiyyu receiv...
19/12/2023

ARRIGASIYYU TAKES OVER AS MANAGING DIRECTOR, KEPA.

19th December, 2023

Earlier today, Dr. Yusuf Yakubu Arrigasiyyu received handover notes and assumed duty as the Managing Director, Kaduna Environmental Protection Authority.

While receiving the handover notes, he pledged to make Kaduna State among the neatest states in the county, in line with Governor Uba Sani's agenda.

A safiyar yau ne, Shugaban Hukumar Mahalli na jihar Kaduna, Dr. Yusuf Yakubu Arrigasiyyu ya amsa ragamar Hukumar.

Bayan karbar ragamar Hukumar, ya mika godiyar sa ga daruruwan masu fatan alheri da s**a zo Taya shi Murna, da fatan Allah ya sanya su kammala aiki lafiya. Hakanan, ya mika godiyan sa ga me girma Gwamnan Jihar Kaduna, Senator Uba Sani bisa nada shi wannan mukamin, tare da bada tabbacin ba ze ba shi kunya ba.

Ya kara da cewa, ze yi aiki tukuru hade da masu ruwa da tsaki wajen tabbatar da jihar Kaduna ta yi zarra a tsafta, wanda hakan na cikin muradin gwamnatin jihar ta Kaduna.

Proclamation of Condemnation and Demand for JusticeWe, the undersigned, stand in utter shock and condemnation of the hei...
04/12/2023

Proclamation of Condemnation and Demand for Justice

We, the undersigned, stand in utter shock and condemnation of the heinous act of violence perpetrated by the Nigerian Army against innocent civilians celebrating Maulid Nabi in Biri village, Igabi Local Government Area of Kaduna State. This senseless act of brutality, which resulted in the tragic loss of over 100 lives, has left our communities in a state of deep mourning and disbelief.

The Nigerian Army's actions are not only a gross violation of human rights but also a betrayal of the trust placed in them by the people they are sworn to protect. Their indiscriminate use of force against unarmed civilians has shattered the fragile peace that has been painstakingly nurtured in our communities in Nigeria.

We demand an immediate and thorough investigation into this massacre and for those responsible to be held accountable for their actions.

We urge the federal government to take decisive action to address the root causes of massacre in Kaduna Nigeria.
. We also call for the implementation of comprehensive reforms within the Nigerian Army to ensure that such atrocities never happen again.

We stand in solidarity with the families of the victims and pray for their strength and healing during this difficult time. We also extend our condolences to the entire Biri community and all those affected by this tragedy.

May the souls of the departed rest in peace.

30/11/2023

Justice for Keke-Napep Rider
Wanda 'Yan Sanda S**a Yiwa Mummunan Ta'addanci kisa A Kabala West Western Bypass Kaduna, Nigeria

Address

E1 Chanchangi Road North Abuja Road Rigasa Kaduna. HAYIN DANGALADIMA
Kaduna

Opening Hours

09:00 - 17:00
20:15 - 21:30

Telephone

+2349063908566

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Rigasa Youth Action for Charity posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Organization

Send a message to Rigasa Youth Action for Charity:

Share