01/06/2026
Hotuna:- Yadda a ka Tattara fatun layyan na kanana hukumomin Jihar Taraba 16 ya gudana a karkashin jagorancin Shugaban Komitin tattara fatun layya na jihar Taraba Malam Abubakar Baba da Commander Fatu na Majalisar Agaji ta kasa Alh. Abdulkarim Abubakar tattara fatun layyan jihar Taraba, yana gudana ne a harabar makaratar Misbahus Sunnah dake Nta Jalingo.
Allah yasakawa wadanda S**a bada wannan taimako na fata da alkairi
Jibwis Taraba Social Media