Miyetti Allah Kautal Hore Nigeria

Miyetti Allah Kautal Hore Nigeria To Promote fulani culture,and to keep them on foreign current issues,and clearifies the misconception about fulani people.

Wata kungiyar Fulani ta yi kira ga Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, da Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, da su dauki mat...
23/06/2026

Wata kungiyar Fulani ta yi kira ga Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, da Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, da su dauki mataki kan fitaccen mai rajin kare muradun Yarabawa, Sunday Igboho, bisa zargin kalamai da ayyukan da kungiyar ta ce na iya tayar da hankalin jama'a da kawo barazana ga zaman lafiya.

Kungiyar ta bayyana cewa akwai bukatar gwamnati ta sanya baki domin hana duk wani abu da ka iya haddasa rashin jituwa tsakanin kabilu da al’ummomi a kasar nan. Ta ce dole ne a tabbatar da cewa kowa yana bin doka da oda domin kare hadin kai da zaman lafiyar Najeriya.

A cewar kungiyar, matakin da take nema ba wai na nuna wariya ba ne, illa tabbatar da cewa babu wanda zai kasance sama da doka, komai matsayinsa ko tasirinsa a cikin al’umma.

Kungiyar ta kuma jaddada cewa shugabannin kasar da na jihar Oyo suna da alhakin tabbatar da zaman lafiya da kare hakkin kowane dan kasa ba tare da la’akari da kabila ko addini ba. Ta bukaci gwamnati ta gaggauta daukar matakin da ya dace domin kauce wa duk wani rikici da ka iya tasowa.

Daga Bakin Kungiyoyin Fulani Masu Kishin Zaman Lafiyar Nigeria,

21/06/2026

Dr Abdullahi Bello Bodejo Lamido Fulbe Africa 🌍

27/05/2026

تقبل الله منا و منكم
Happy Eid Al'adha, Ubangiji Allah Yamaimakta Mana,

21/05/2026

Free Dr Abdullahi Bello Bodejo Senator TARABA CENTERAL In Sha Allah,

13/05/2026

Dr Bella Bodejo Every Where,
From Southern Nigeria,
Yoruba Tribe

13/05/2026

ALUMMAR YARBAWA NA JIHAR ONDO SUNYI ALLAH WADAI DA KAMUN DA AKAYIWA DR ABDULLAHI BELLO BODEJO,

Alummar Yarbawa Na Jihar Ondo Sunyi Allah Wadai Da Kamun Da Kayiwa Dr Abdullahi Bello Bodejo a Jihar Taraba, Yayinda Yake Yakin Neman Zaben Tsayawa Takarar Senator TARABA CENTERAL,

13/05/2026

Ondo State Yesterday, 13/05/2026

Keep Moving, Dr Abdullahi Bello Bodejo

Senator TARABA CENTERAL In Sha Allah,

11/05/2026

Ga Bayanan Dalla -Dalla, Daga Kungiyar Yakin Neman zaben Dr Abdullahi Bello Bodejo Dan Takarar Senator TARABA CENTERAL

OLAWOLE SAID. THE INTENTION OF DESTROYING APC  ,NOT ONLY TARABA STATE,Releasing on arrest of Alh. Abdullahi Bello Red an...
11/05/2026

OLAWOLE SAID. THE INTENTION OF DESTROYING APC ,NOT ONLY TARABA STATE,

Releasing on arrest of Alh. Abdullahi Bello Red and accused of spoiling the name
Abuja – Leader of the Agency and Confirmation Agency (AGGA) of the State, Kayode Olawole, has saddened the arrest of Dr. Abdullahi Bello Bodejo, has accused the Taraba State of Ethiopia of using the problem. In a response to his visit to Lagos on Monday, Olawole said the intention of destroying the APC union, not only in Taraba state, but in the parts of Woyla (North) country.
According to Olawole, the way Taraba state government is dealing with Alhaji Dr. Abdullahi Bello Red is unacceptable. He said his arrest was a “political-destructive” was a misplaced priority (misplaced priority) that dismissed the power of unity and unity in the state. Luutia is not a man like him, Olawole said the government should be respected by the power of the APC in the state.
Bello red stand and woyla politics
Olawole reveals that Bello Red is a great leader with many followers (followers) in all parts of Nigeria. His ability to organize and promote

LABARI DA DUMI DUMINSA,Amnesty International Ta Nuna Damuwa Kan K**a Bello BadejoAmnesty International ta bayyana matuƙa...
10/05/2026

LABARI DA DUMI DUMINSA,

Amnesty International Ta Nuna Damuwa Kan
K**a Bello Badejo

Amnesty International ta bayyana matuƙar damuwa kan k**a Bello Badejo da jami’an Department of State Services (DSS) s**a yi a ranar 7 ga Mayu, 2026 a Jalingo, Jihar Taraba, kafin daga bisani a miƙa shi ga Economic and Financial Crimes Commission (EFCC).

Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan Adam ɗin ta buƙaci hukumomi su gurfanar da shi a kotu idan akwai hujjar aikata laifi, ko kuma su sake shi maimakon ci gaba da tsare shi ba tare da shari’a ba. Amnesty International ta bayyana cewa k**a da tsare mutanen ba bisa ka’ida ba na iya zama amfani da iko ta hanyar siyasa, tare da jaddada cewa kowane ɗan ƙasa yana da ‘yancin shiga harkokin zamantakewa da siyasa cikin walwala da ‘yanci.

Ƙungiyar ta kuma yi kira ga hukumomin tsaro da na yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya da su mutunta doka da oda, tare da kauce wa zama kayan aikin siyasa wajen tauye ‘yancin haɗuwa da walwala na jama’a.

Address

Abuja

Telephone

+2348039313183

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Miyetti Allah Kautal Hore Nigeria posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share