Miyetti Allah Kautal Hore Nigeria

Miyetti Allah Kautal Hore Nigeria To Promote fulani culture,and to keep them on foreign current issues,and clearifies the misconception about fulani people.

HOTO MAI MAGANA.Waɗanda s**a ci moriyar ganga kar su  manta, magoya bayan wannan bawan Allah ba raguwa suke ba karuwa su...
18/08/2026

HOTO MAI MAGANA.

Waɗanda s**a ci moriyar ganga kar su manta, magoya bayan wannan bawan Allah ba raguwa suke ba karuwa suke, a wannan lokacin.
Kuma zasu saka da halarcin da aka yi musu.

Happy Birthday to our leading leader and Boss Alh. Dr. Abdullahi Bello Bodejo, Sarkin Fulanin Kasar Hausa.As you celebra...
15/08/2026

Happy Birthday to our leading leader and Boss Alh. Dr. Abdullahi Bello Bodejo, Sarkin Fulanin Kasar Hausa.

As you celebrate another year of your life, it is unfortunate that this year’s birthday finds you in the custody of the EFCC detention facility amid circumstances that many view it as politically motivated.

Nevertheless, Boss Man, your spirit remains strong, and our prayers are constantly with you.

May Almighty Allah give you strength, patience and courage during this challenging period, and may justice, fairness and due process prevail.

May Allah preserve your life, protect you, grant you good health, increase you in wisdom and honour, and turn every present challenge into a testimony.

Happy Birthday, Boss Man! 🎂🎉

May Allah bless your new age and grant you many more years in good health, peace, strength and service to humanity. Ameen.

04/08/2026

KIRAN SHUGABAN MIYETTI ALLAH KAUTAL H**E DR ABADULLAHI BELLO BODEJO AKAN FULANI,

Dr Abdullahi Bello Bodejo Shugaban Kungiyar Miyetti Allah Kautal H**e Kenan Yayin Wani Taro da akai a Bara Shekarar Da Ta Wuce,
Amma Duk Wannan Kokarin Wanzar Da Zaman Lafiya Da Yakeyi Bai Hana Ake Ta Wahalar Dashi Kullum, Kuma Laifinsa Daya ne Kawai Yana Shugabantar Fulani, Kuma Abun Mamaki Abun Takaici Masu Bashi Wahala Din Har Da Yan Uwanshi Fulani Aciki,

Shi Kuma Yace Inde Akan Fulanine Ashirye yake Ya Tinkari akowace Irin Kalubale, Dan Kawo Zaman Lafiya A Nigeria,,

SAKON SARKIN MUSULMI GA YAN NIGERIA 🚨 Sarkin Musulmi ya yi kira ga 'yan Najeriya!"A daina kiran masu garkuwa da mutane, ...
01/08/2026

SAKON SARKIN MUSULMI GA YAN NIGERIA

🚨 Sarkin Musulmi ya yi kira ga 'yan Najeriya!

"A daina kiran masu garkuwa da mutane, 'yan bindiga da 'yan ta'adda da sunan 'Fulani Makiyaya'."

Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya ce laifi ba shi da ƙabila, don haka bai kamata a riƙa ɗora laifin wasu tsirarun mutane a kan daukacin Fulani ba.

Ya bayyana hakan ne yayin taron ƙasa na Kungiyouin Fulani S**a gudanar a Abuja.

Hakazalika, ya jaddada cewa akwai bambanci tsakanin Fulani masu zaman lafiya da masu aikata laifuka, tare da kira ga al'umma su guji kalaman da ke haddasa rarrabuwar kawuna.

A nata ɓangaren, Kungiyar Miyetti Allah ta bayyana aniyarta ta ci gaba da haɗa kai da jami'an tsaro domin gano da kuma fitar da masu aikata laifuka daga cikin al'ummomin Fulani.

Me kake tunani kan wannan kira na Sarkin Musulmi? Ka bayyana ra'ayinka cikin mutunci a sashin sharhi.

26/07/2026
26/07/2026

KO WANE YARE AKWAI MUTANEN KIRKI,

Ko wane Yare Akwai Danta'adda Haka Kuma Kowane Yare Akwai Mutanen Kirki, Kamar Yadda Wani Matashi Mai Suna .A ALKADIRY Yayi Bayani Akan Social Media, GA Karin Bayani Akasa,

21/07/2026

ASIRIN WASU SHUWAGABANNIN 'YAN SA KAI YA TONU A JIHAR KATSINA, INDA S**A JIMA SUNA TA'ADDANCI SUNA KASHE BAYIN ALLAH DA BASU DA LAIFIN KOMAI BA, MUSAMMAN FULANI, KAMAR YADDA ZAKU GA CIKAKKEN BAYANI A CIKIN WANNAN VIDEO,

ANBADA BELIN SHUGABAN MIYETTI ALLAH KAUTAL H**E DR ABADULLAHI BELLO BODEJO Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bai wa Ab...
20/07/2026

ANBADA BELIN SHUGABAN MIYETTI ALLAH KAUTAL H**E
DR ABADULLAHI BELLO BODEJO

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bai wa Abdullahi Bello Bodejo beli a zaman shari'ar da aka gudanar a yau Litinin, 20 ga Yuli, 2026.

Idan dai baba manta ba Hukumar Yaƙi da Yi Wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta'annati (EFCC) ta gurfanar da Bodejo a gaban kotun bisa zargin mallakar wasu kuɗaɗe ba bisa ƙa'ida ba da kuma wasu laifuka da s**a shafi harkokin kuɗi.

Sai dai, lauyan Bodejo, Muhammad Sharif, ya bayyana cewa sharuɗɗan belin da kotun ta gindaya sun yi tsauri. Adon haka zasu gabatar da buƙatar a sassauta wasu daga cikin sharuɗɗan domin bai wa wanda yake karewa damar cika su cikin sauƙi.

Ana sa ran kotun za ta duba wannan buƙata bayan an gabatar da ita a hukumance.

A da yana zaune da kowa lafiya, ƴan siyasa na haba-haba da shi, amma tunda yayi yunkurin yakar ta'addanci a kasar nan ha...
19/07/2026

A da yana zaune da kowa lafiya, ƴan siyasa na haba-haba da shi, amma tunda yayi yunkurin yakar ta'addanci a kasar nan har yau wannan bawan Allah ba'a kara barin sa ya sha ruwan sanyi a kasar nan ba, domin an san zai iya, zai maida fulani da aka banɗarar da su kan hanya, amma sabo da ba'a so, karfi da yaji a ɓata sunan su ake so a yi kuma a dulmuyar da jahilan su, kun ga abinda ke faruwa da Bodejo, daga wannan sai wancan.
Ku masu cewa shugabanin kungiyoyin fulani da shugabannin Fulani na goyon bayan ƴan ta'adda, kunga wadda yayi yunkurin yakarsu yadda ake masa bita da kulli daga lokacin da ya yunkura.
A tunanin ku kuma wane shugaba ne agaba zai iya cewa wani abu ko yunkuri.
Allah ga bawan ka nan kafi mu sanin sirrin sa, kayi masa mafita mafi kyawu ka fitar da shi. Ameen.

18/07/2026

I got over 1,000 reactions on one of my posts last week! Thanks everyone for your support! 🎉

Address

Abuja

Telephone

+2348039313183

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Miyetti Allah Kautal Hore Nigeria posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share