01/09/2025
Innalillahi Wa’inna Ilaihi Raji’oon
Wannan yarinyar Amina Sulaiman tare da mahaifiyarta Hauwa’u yunwa na neman ganin bayansu
Yanzu haka ruwan sama sun rosa gidansu, babu abinci, yarinyar batada lafiya sosai, babu kuɗin magani ko zuwa assibiti
Saboda haka muke neman taimakon yan uwa musulmi domin ceto rayuwarsu
Suna zaune a unguwar JANI dake ƙaramar hukumar mulkin MANI a jahar KATSINA
Muna neman taimakon da za’a nema musu abinci tare da gyara musu muhallinsu
3197851019 Alhassan Musa F.i.r.s.t B….
08105891413 zaku iya nemana a WhatsApp da wannan number domin neman ƙarin bayani, ko domin haɗuwa da wadannan bayin Allah.
Allah yasa adace ameen
Daga
Alhassan Mai Lafia