10/05/2026
*Gayyata !! Gayyata!!! Gayyata !!!!*
*MUNAKASHA!! MUNAKASHA!!!*
Assalamu alaikum yan'uwa masu Daraja, wannan kungiyar mai Albarka kungiyar *Daliban jahar KANO a masar* Na tunatar da yan'uwa Dalibai da Abokan arziki zuwa wajen *Munakashar* Babban *mataimakin Magatakarda* na wannan kungiya wato *ABDULKADIR MUHAMMAD ZAILANI.*
Za a gudanar da wannan munakasha in sha Allahu gobe: *Litinin* 11/5/2026
*Wuri:* Kulliyartul ulumul islamiyya wal'arabiyya
كلية العلوم الإسلامية والعربية للوافدين بالقاهرة.
*Lokaci:* 10:00 na safe.
Wannan kungiya nayi masa fatan Alkairi Allah yasa ayi a sa'a yabada sakamako mafi kyau.
Dafatan yan'uwa zasusashi cikin Addu'o'insu masu Albarka.
Karkusake a baku labari Allah yabada ikon zuwa
*Date:* 10/5/2026