MS II Legacies Initiative

MS II Legacies Initiative INITAITIVE is a Nigerian based organization with well-meaning and enlightened members that seeks to

26/08/2025
15/08/2025
Kungiyar muhammadu Sanusi II Legacies Initiative kenan yayin wani tattaki akan ranar mata ta duniya tare da kare hakkin ...
14/08/2025

Kungiyar muhammadu Sanusi II Legacies Initiative kenan yayin wani tattaki akan ranar mata ta duniya tare da kare hakkin mata da raya Wanda aka gudanar a December 2022 tare da hadin gwiwar kungiyar masu xaman kansu. Ciki harda Naptip Nigeria Wanda akaje har majalisar jihar kano akai resign motion kan dokar kare hakkin mata da kananun raya.

Muna alfahari da wannan aiki da muka shiga ciki akai damu.

Mata Iyayenmu ne wajibi mu kula dasu tare da basu kariya da tausayinsu.
Freedom Radio Nigeria AREWA24

Kada mu ruɗu da tsayin rayuwa, kullum mu ɗauki kowace rana a matsayin tamkar itace ranarmu ta ƙarshe a duniya, hakan shi...
10/08/2025

Kada mu ruɗu da tsayin rayuwa, kullum mu ɗauki kowace rana a matsayin tamkar itace ranarmu ta ƙarshe a duniya, hakan shine zai bamu damar aiwatar da kyawawan aiyuka nagari domin yin guzuri ga lahirarmu.

Allah ka bamu ikon aikata daidai a lokacin da ya dace

Barkan mu da hutun karshen mako.

MS II Legacies Initiative

YEAR OF ESTABLISHMENT: MUHAMMADU SANUSI II LEGACIES INITAITIVE is a Nigerian based organization with well-meaning  and e...
07/08/2025

YEAR OF ESTABLISHMENT:

MUHAMMADU SANUSI II LEGACIES INITAITIVE is a Nigerian based organization with well-meaning and enlightened members that seeks to amplify the voices of service to humanity and less privileged, both young and old, men and women, among other endeavours . it was Founded by Auwal jafa'ar ,Usman Aminu, Amina Yahaya, Usman Sa'ed, Yusif Tafida, Jazuli Waziri, Umma Ibrahim, Hussaina Ibrahim, Faruq Garba and Usman Abdullahi. on the 25th, April 2019. The founders has educated, core activists and businessman. the organization started its activities with few people in kano state, and today has over 2,000 members across Nigeria. The organization tackle the interconnected challenges of gender-based violence and poverty eradication.

Address

No. B21 Hamdala Plaza Opposite KHAIRUN University Gadon Kaya, Buk Road
Kano
700101

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when MS II Legacies Initiative posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share