Tauraruwa foundation

Tauraruwa foundation Munbude gunyarnan sabida allah sabida muhada qarfi da qarfe mutashi munemi nakanmu babu maraya sairago jajircewarmu itace ciganmu da yayanmu

07/10/2022
07/09/2022

Aslm uwana maza da mata musani siyasa abune megirma me muhimmanci ga kowwa domin kowwa yana amfana domin idan akace ansami bataqarin shugaba al umma tanacikin wani hali idan kuma aka Sami adalin shugaba wlh nitsuwar da al umma zata samu saikayi mamaki yanzu kuduba matasanmu halinda suke ciki awannan zamaninne namiji matashi baya tsoron ya bugu yadabamaka qarfe awannan zamaninne yaro qarami yasan yaje daukan abin wani baya tunanin matsalar da zata biyou baya a wannan zamaninne mace bata tsoron kaikanta ga danamiji mata bata tsoron ajiye da bata hanyar aureba a wannan zamaninne mata suke daukar nauyin kansu awannan zamaninne mata suke shaye shaye Babu budurwa Babu me aure awannan zamaninne mata aure suke tunanin fitouwa waje suna ganin kamar nawaje sunfi samun sauqin rayuwa mata basa Sanaa idan mujinki yafadi yamutu Babu Wanda zaitaimaka sai sushiga wani hali idan baaiwasaba anrasasu dukkah awannan zamaninne taaddanci yayi yawwa mutum yakoma kamar dabba shima farautarsa ake

Yazama wajibi mutashi mudau aniyar gyara mukawouwa qasarmu chanji Dan goben yayanmu qannenmu danginmu

Creating by surayya Garba inuwa

Zaitun sai manzon Allah s.a.w

DALILIN DA YASA AKE ZABAR BIYOWA TA LAYIN ADDINI DOMIN CIMMA MURADUN SIYASA..?   Akwai abinda Malamai masana ilmin dabi'...
05/08/2022

DALILIN DA YASA AKE ZABAR BIYOWA TA LAYIN ADDINI DOMIN CIMMA MURADUN SIYASA..?

Akwai abinda Malamai masana ilmin dabi'ar dan adam (Psychologist) suke kira da "Gaslighting", hakan na nufin "Hanyar da wani zai amfani da kwarewar iya zance da yakar tunani, wajen jefa shakku ko kwankwanto ga wani ko wasu, akan abinda ya faru dasu kuma suke da yakini akansa".

Duk wanda yake Nigeria, yasan me ya kasance a jiya, kuma yasan abinda yake wakana a yanzu, kowa yasan irin halin da ake ciki na tashin farashin kayayyaki, linkuwar tsadar rayuwa, asarar rayuka da kuma barnata dukiyooyin al'umma da bata gari keyi a kullum da sauransu.

Amma idan 'Yan Siyasa s**a shigowa al'umma ta rigar Addini, ta hanyar siye imanin Malamai, idan Malami ya shirya zantuka na zallar yakar tunani da jefa shakku da kwankwanto a zukatan mabiya ta hanyar zayyano wasu dalilai da misalai na zamba, saboda raunin mabiyansu na makauniyar biyayya da soyayya, sai ka samu su mabiyan sun shiga hali na shakku da konkonto akan wai anya da gaskene ma akwai laifin masu mulki cikin halin da ake ciki..? Karshe dai sai tantama ya wanzu a zukatansu sai ya zamto yan siyasa sun samu damar da zasu sake baje hajarsu akansu.

Duk da ni da kai mun sani cewa babu wata maslaha da addini ke samu, ko mabiya addinai a mulkin masu mulkin Nigeria, amma akan zabi amfani da addini a yayin kakar siyasa domin cimma wannan kuduri ta hanyar amfani da salo na "GASLIGHTING".

ALLAH YA 'YANTO MABIYA DAGA KOMAR MALAMAI MASU CI DA ADDINI.

ALHAMDULILLAH

Agaskiya nasha mamaki Dana farka daga bacci naji matata tana tashina tana cewa abdul katashi ina tamata magana bata jina...
04/08/2022

Agaskiya nasha mamaki Dana farka daga bacci naji matata tana tashina tana cewa abdul katashi ina tamata magana bata jina sai jijjigani take tanatacewa abdul katashi sainaga tayi waje dagudu cen sainaga babana da yayyena suna takirana babana yana cewa abdul,abdul katashi mana nikuma ina ta magana sunyi banza dani cen saiga mamana tazo tajijjiga tanamai kirana tana cewa abdul ka tashi sainayiwa mamana magana itama tayi banza dani sainaji babana yace aje akira liman sai iyayena da yanuwana s**a banni adakina nikadai dagani sai liman sainaji anciremin kayana sai nace wai meyake faruwane naji anyi banza dani cen anjima kadan sainaji anzubamin ruwan zafi ajikina sainace wai meza ayiminne bayan angama min wanka sai naga ankawo wani farin yadi ansamu anjima kadan sainaga ankawo wani katako ansani achiki sai naji anfito dani daga dakina sai naga gidanmu chike damutane sainaga mahaifiyata tafashe da kuka sainayi mata magana naji tayi banza dani sai aka kawoni wani fili dake unguwarmu aka aje ni sai naga mutane abaya na anjima kadan sai naji andaukan inamusu magana ina cewa wai ina ne zakukai nine s**ai banza da sainaji an ajeni sai naga wani rami kusa dani sainaga yan,uwana sun ciccibeni suna kokarin sani arami sai nace ina kuke kokari sanine sainaji wannan ramin yacemin dani zaka zauna sannan da aikin dakai aduniya Allahu Akbar Allah yasa muchika da imani duk mesan manzon Allah inadai yaga wannan sakon yatura zuwa group uku Allah yasa mudace ameenπŸ™πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™πŸ™

Address

Kofar Mata Zango Bayan Asibitin Murtala
Kano
08103177922

Telephone

+2348103177922

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Tauraruwa foundation posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Organization

Send a message to Tauraruwa foundation:

Share