17/05/2026
KUN TUNA WANNAN YARINYAR 😭😭😭
Itace wacce naje gidansu na tarar tanacin tsakin gari saboda, rashin Abinci.
Su 9 ne mata awurin mahaifiyarsu.
Akwai daya, acikin yaran shekarar ta daya tana kwance zaayi mata Operation akan ₦680k an rasa kudin.
Sannan an tashesu daga gidan da suke haya basusan inda zasu nufaba.
Mun kai musu tallafin abimci da kudi da safe.
Yanzuma mun kai wani abincin da dare.
Sannan mun biya, kudin aikin,
Likitan ya amince zai karvi ₦550k, mun biyashi kudinsa.
Yanzu dai gidan haya muke nema.
Idan kuma mun samii yadda mukeso Allah yasa mu siya, musu gida.
WAllahi munji dadi yaran sai murna suke.
Allah ya, hadamu a ladan.
✍️✍️✍️✍️
Sani Rogo Aikawa
CEO Aikawa charity foundation
08082744019