16/05/2026
ALBARKAR HADEJAWA ALQUR'ANI DA SUNNAH ALHAMDULILLAH
Mai Martaba Sarkin Hadejia, Alhaji Dr. Adamu Abubakar Maje, CON, Shugaban Majalisar Sarakunan Jihar Jigawa, ya halarci bikin saukar Alƙur’ani mai girma na Makarantar Markazul Ulumul Qur’an Islamiyya Agumau, Hadejia, wanda ya ƙunshi ɗalibai mata guda ashirin da uku (23), ’yan mata goma sha biyu (12) da matan aure goma sha ɗaya (11),
16/5/2026.
©️ HADEJIA PEOPLE'S UNION ✍️