13/02/2026
Day 3.. 13/2/2026.
Yau Juma ah An Tantance Mutane Sama da Sittin Wanda za amusu Tiyata a Idanuwansu Kyauta Wanda NEAR FOUNTAIN tadauki nauyin Gudanarwa karkashin kulawan Kungiyan DEBA YOUTH TRANSPARENCY FOUNDATION. Wanda Alh Abdullahi Ahmed Galadima Yake Jagoranta..
Marasa Lafiyan Sunfito Daga ciki da Wajen Garin Deba..
Maimartaba Sarkin Deba Dr Qs Ahmad usman Yaziyarci Asibitin Garin Deba Domin Domin sanya Albarka Dakuma karfafa Gwiwa Wa ma aikatan.
Yakuma jinjinawa Alh Abdullahi Ahmed Galadima WAKILIN BIRNIN DEBA bisa Wannan Aiki na Cigaba dayakawo Garin Deba Domin anfanuwan Al umma..