Nigeria Aid Group of Islam Jama'atu Nasril Islam

Nigeria Aid Group of Islam Jama'atu Nasril Islam "KA TAUSAYAWA AL-UMMA A NAN DUNIYA, SANNAN SHI UBANGIJI, ZAI JIKANKA" Dan'Agaji: An samu wannan suna ne daga kalmar Agaji wato a takaice Mai Taimako kenan.

Dan Agaji mutum ne mai hakuri gashi masani, mai Addini da rikon amana da kuma sanin ya kamata wajen tafiyar da ayyukan yau da kullum. Dan'Agaji shine wanda yake taimakawa wani da ya bukaci taimako a halin da yake ciki na matsala ko rauni ko kuma gajiya da sauransu. Allah ya mana jagora akan niyyar Alkairi

Address

*taimakon Maras Lpy Ko Mai Rauni , *sharan Masallatai, *sharan Makabartu, *fita Aikin Masallacin Juma'a/Edi Da Uniform , *fita Wa'azi A Watan Ramadan Kona Da'awa, *fita Wurin Aiki Hajj A Filin Jirgi,
Damaturu

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Nigeria Aid Group of Islam Jama'atu Nasril Islam posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share