Murhamad Orphans And Widows Foundation

Murhamad Orphans And Widows Foundation Manzon Allah (S.A.W) ya ce:
"انا و كافل اليتيم كهتين في الجنة"
"Ni da mai daukar nauyin marya kamar haka muke a gidan Aljannah. Sai yayi nuni da yatsunsa".

Alhamdulillah mun bude wannan gidauniya ce domin tallafawa marayu, gajiyayyu da marasa karfi.

Donate for the sake of Allah please.
24/02/2025

Donate for the sake of Allah please.

*Assalamualaikum* *Brothers and Sisters barkanmu da warhaka🙋‍♀️* *Kamar yanda kuka sani ciyarwar Ramadan yana daga cikin...
24/02/2025

*Assalamualaikum*
*Brothers and Sisters barkanmu da warhaka🙋‍♀️*
*Kamar yanda kuka sani ciyarwar Ramadan yana daga cikin aikin wannan foundation din💃*
*Kuma Alhamdulillah kuna iya kokarinku don ganin munyi tarayya a cikin Allah ya saka Muku da alheri ya sanya muku ladar a mizani 🙏🏻*
*Muna tunatar da Ku dangane da sadaqa fisabilillahi duk abinda Allah ya h**e muku na daga kudi, tufafi, ko Kuma abinci 🤗*
*Kada ku raina abinda zaku bayar sadaka bata yawa bata kadan kuma tana tunkude musiba da bala'i.👌*

*(5601272866) murhamad orphans and widows, Fidelity Bank 🤝🥰*

Address

Ibrahim Bako Estate, Bauchi
Nguru
23456

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Murhamad Orphans And Widows Foundation posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share