29/05/2026
Alhamdulillah sadakan Naman Lahiya wa marayu, marasa karfi da Almajirai
Allah yasa muyi tarayya a cikin ladan ya sakawa kowa da Aljanna🤲
Manzon Allah (S.A.W) ya ce:
"انا و كافل اليتيم كهتين في الجنة"
"Ni da mai daukar nauyin marya kamar haka muke a gidan Aljannah. Sai yayi nuni da yatsunsa".
Ibrahim Bako Estate
Nguru
23456
Be the first to know and let us send you an email when Murhamad Orphans And Widows Foundation posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.